BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Waɗanne saƙonni APC ke son aikawa a tarukan da take yi a jihohi?
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fara gangamin siyasa gabanin babban zaɓen 2027, inda ta gudanar da wani babban taro a Kano, wanda ya samu halartar manyan ƴan jam'iyyar daga ciki da wajen jihar.
KAI TSAYE, Muna da ƙarfin ikon kai wa jiragen ruwan Amurka hari - Iran
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Talata 08/09/2026
Chiesa zai iya barin Liverpool, AC Milan za ta taya Endrick
Ɗan wasan Liverpool Federico Chiesa , zai nemi barin ƙungiyar a watan Janairu idan har ya fuskanci matsalar samun isasshen lokacin buga wasa bayan ya dawo daga jinya
Abin da BBC ta gano kan yarjejeniyar nukiliya tsakanin Saudiyya da Amurka
BBC Persian ta samu kwafin yarjejeniyar nukiliya tsakanin Amurka da Saudiyya da aka sanya wa hannu a watan Yuli, kuma yarjejeniyar ba ta ƙunshi wani sharadi da ke tilasta wa Saudiyya ta amince da Isra'ila domin samun shirinta na nukiliya ba.
Abin da taswirorin duniya ke nunawa daidai da inda suka yi kuskure
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kiran a sauya taswirar duniya da aka fi amfani da ita a yanzu da wata da za ta fi nuna ainihin girman nahiyoyi kamar Afirka.
Za mu mayar da martani idan aka farmaki kadarorinmu - Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, 07/09/2026
Jerin ƴan takarar gwamna na jam'iyyar ADC a Najeriya
Jam'iyyar ADC ta fitar da sunayen ƴan takarar gwamna da mataimakansu ne saboda a cewarta su ne waɗanda za su tsaya takara a zaɓen 2027.
Yadda mata za su kauce wa ciwon kai na ɓari ɗaya
Wannan cuta ce mai raunana jiki, kuma ta na iya yin babban tasiri ga zamantakewar mutum, aikinsa da kuma lafiyar ƙwaƙwalwarsa.
Wane ne Sanata Shehu Buba da ya musanta zargin ɗaukar nauyin ƴanbindiga?
Sanata Shehu Buba Umar, mai wakiltar Mazaɓar Sanatan Bauchi ta Kudu, ya yi watsi da zarge-zarge da kuma bidiyoyin da suka yaɗu a kafafen sada zumunta da ke danganta shi da wasu da ake zargin shugabannin ƴan bindiga ne.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Rana, 13:59, 8 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 8 Satumba 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 8 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 7 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Wannan ce kakar da zan lashe Ballon d'Or - Mbappe
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 7 zuwa 12 ga watan Satumbar 2026.
Ƴan wasan da suka haura shekara 40 suna taka leda
Yayin da yawancin ƴan wasa ke yin ritaya yayin da suka ɗan haura shekara talatin, akwai wasu ƴan wasa ƙwallon ƙafa ƙalilan da ke ci gaba da nuna bajinta duk da cewa shekaru sun ɗan kama su.
Arsenal, Manchester City da Al-Hilal sun nuna sha'awar daukar Pedro Neto
Arsenal, Manchester City da Al-Hilal sun nuna sha'awar daukar dan wasan gefe na Chelsea, Pedro Neto, sannan kungiyoyin za su iya yunkurin sayen dan wasan dan kasar Portugal mai shekara 26 a lokacin kasuwar musayar 'yan wasa a watan Janairu
Ƴan Najeriya mata 11 da za su fafata a gasar Champions League 2026/27
Ƙwallon ƙafar mata na ƙara samun tagomashi a Najeriya, inda zaratan ƴanƙwallon ƙasar ke nuna bajinta a manyan ƙungiyoyi a ƙasashen duniya.
Liverpool za ta sake yunkurin dauko Sarr a watan Janairu
Liverpool na duba yiwuwar sake yunkurin daukar dan wasan gaba na Crystal Palace, Ismaila Sarr a watan Janairu bayan ta gaza cimma yarjejeniyar sayen dan wasan mai shekara 28 dan kasar Senegal kafin karshen rufe kasuwar cinikayyar yan kwallo a bazara nan.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Da gaske ɗaurin rai-da-rai za ku sha idan kun kasa biyan bashin NELFUND?
Labarin ya nuna cewa shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da hukuncin ɗaurin rai-da-rai kan ɗaliban da suka gaza biyan bashin da suka karɓa daga asusun ba da Lamunin karatu na Najeriya (NELFUND)
Barazana huɗu da ke fuskantar babban zaɓen Najeriya na 2027
INEC ta sanya ranar 20 ga Fabrairun 2027 domin gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na majalisun tarayya
WhatsApp: Yadda ake aikawa masu tsattsauran ra'ayi kuɗaɗe
Masu satar aikawa da kuɗi ta WhatsApp na aika kuɗi Birtaniya da kuma ko'ina cikin duniya ba bisa ka'iba.
Wane ne sabon sarkin Gumel Lawan Ahmed?
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da Lawan Ahmed Muhammad a matsayin sabon sarkin Gumel, kwana uku bayan rasuwar mahaifinsa.
Za mu tarwatsa jiragen dakon man fetur ɗin Iran idan ta ƙara kai mana hari - Amurka
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran al'amuran da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar Lahadi 06/09/2026.
Maharashtra: Garin da wasu tuzurai ke kashe kansu saboda rashin samun aure a India
Binciken ƴansanda ya gano dalilai da dama da suka haddasa waɗannan kashe-kashen kai, ciki har da shan miyagun ƙwayoyi, damuwa ta tunani, matsalolin iyali da kuma basussuka.
Yaya aka fara shari'ar Amurka da FBI kan bayanan Tinubu?
Fadar shugaban ƙasar ta ce kotun ba ta taɓa samun Shugaba Tinubu da aikata wani laifi ba.
Masarautun arewacin Najeriya 14 da Ɗanfodiyo ya bai wa tuta
Sheikh Usmanu Ɗanfodiyo na daga cikin manyan jagororin addini da siyasa da suka yi tasiri a tarihin Arewacin Najeriya
Me C.G. Musa ya ce kan Nasir El-Rufai da ya tayar da ƙura?
Ministan tsaron Najeriya ya haifar da muhawara bayan wasu kalamai da ya furta a tattaunawar da ya yi da kafar yaɗa labarai ta Channels.
Amurka za ta sayar wa Saudiyya makamai na dala biliyan 5
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran al'amuran da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar 05/09/2026.
Yadda likitocin AI ke cin kasuwa a YouTube
Wata mata mai shekara 77 ta ce ba ta je wurin likita ba tsawon shekara uku kuma ta gode wa likitan AI saboda shawarar da ya bayar game da cutar Alzheimer.
Abu 4 da INEC ta haramta game da kamfe a wuraren ibada
Mun duba dokokin zaɓen da aka yi wa gyaran fuska a 2026, inda muka tattaro muhimman abubuwa 5 biyar da INEC ta haramta dangane da yaƙin neman zaɓe a masallatai da coci-coci, da kuma dalilan da suka sa aka kafa waɗannan dokoki.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































